Posts

MUHIMMANCIN ADDU'A A RANAKUN JUMA'A DA LARABA.

Image
INGANCIN AMSA ADDU'A RANAR JUMA'A KO RANAR LARABA. Dangane da ranar Juma'a hadisai ingantattu sun tabbata waƴanda kai tsaye Annabi Muhammad ya faɗi cewa a a ranar juma'a akwai wata sa'a da mutum idan yayi addu'a babu makawa sai an amsa masa. Akwai ruwayar Abu Huraira (R.A) cikin Sahihul Bukhari (935) da Sahihu Muslim (852), da kuma ruwayar Abdullahi Ibn Salam (R.A) cikin Ibn Sunan Majah (1138) da Musnad Imam Ahmad (23458). Cikin wannan ruwayoyin biyu hadisan sun nuna duk wanda ya kasance yana sallah a wannan sa'ar kuma yayi addu'a to babu makawa za a amsa masa wannan addu'ar. Akwai kuma ruwayar Jabir Ibn Abdullahi (R.A) a Sunan Abi Dawud (1046), Sunan Nasa'i (1389) da kuma Sunan Ibn Majah (1139). Wanda shi kuma a tasa ruwayar ya nuna cewa lokacin shi ne bayan sallar La'asar, sannan bai ambaci cewa sai mutum yana sallah ba.  Mafi yawan malamai sun tafi akan cewa lokacin amsa addu'a a Ranar Juma'a shi ne bayan Sallar La...

THE NORTH DESERVES BETTER THAN THIS!!!

Image
When you open Northern social media today, you can’t help but feel sad. What trends there tells a painful truth ... we are losing focus as a people. We have allowed those with no direction to lead the way, turning unseriousness into influence and ignorance into entertainment. We laugh, we clap, and we share, while knowledge, wisdom, and meaningful conversations fade into silence... So sad! Our attention is no longer on what matters, not on the poor struggling to survive, not on the youth searching for purpose, not on the broken systems around us. Instead, we waste our time on gossip, “ Malama hide my ID ,” sex talks, and all sorts of distractions that take us nowhere. This is not who we are supposed to be. The North was built on knowledge , dignity , and discipline . It’s time we return to that path to honor our roots, value education, and use our voices for something greater. 9th November 2025 Muhammad Nasib Auwal 

PUBLIC DANCE!!!

PUBLIC DANCE!!! Public dancing in the name of ibadah (worship) or with the hope of earning reward from Allah is a serious mistake and a waste of time.  Islam has made it clear that such acts are not part of the DEEN, and common sense also rejects them. In today’s world of social media, it has become easy for anyone to record themselves dancing at home and display it to the whole world with just a few clicks. Sadly, many have fallen into this trap, especially our sisters by neglecting the guidance of the Qur’an and Sunnah. Allah ﷻ says: “ And do not display yourselves as was the display of the former times of ignorance.” (Qur’an 33:33) This ayah reminds believing women to preserve their dignity and avoid exposing themselves unnecessarily. Here, Islam calls on women to maintain modesty, avoid unnecessary interaction with men, and protect themselves from harm. But instead, some are choosing to reveal their bodies and promote themselves with what we call 'I don't care habit'. ...

NATURAL METHODS TO ENCOURAGE HAIR GROWTH AND LENGTHENING.

Image
There are several natural methods you can use to promote hair growth massage provide 1. Healthy Diet : Eating a balance diet rich in vitamins and minerals, especially those known to promote hair health, such as biotin , vitamins A, C, D, E, zinc , and omega-3 fatty acids . 2. Regular Scalp Massage : Massaging your scalp (fatar kai) regularly improves blood circulation, it also helps and provides nutrients to your hair follicles. 3. Natural Oils : Using natural oils such as coconut or olive oil for massage provides nutrients that promote hair growth and lengthening. 3. Aloe Vera : Aloe vera can promote hair growth by reducing dandruff and unblocking hair follicles that may be blocked by excess oil. Apply fresh aloe vera gel to your scalp and hair a few times a week. 4. Onion Juice : Although it has a strong smell (Sai an daure), onion juice is known to promote hair growth. Blend an onion, extract the juice, and apply it to your scalp. Leave it on for at least 15 minutes before washing...

SHARHIN HADISI NA 19

Daga Ibn Abbas Allah ya yarda da su yace "Wata rana na kasance a bayan Annabin rahama, sai yace da ni "Ya kai yaro, ka kiyaye (dokokin) Allah, zai kiyaye ka. Ka kiyaye (dokokin) Allah, za ka same shi a gabanka. Idan za kai roƙo, ka roƙi Allah. Idan za ka nemi taimako, ka nemi taimakon Allah. Kuma ka sani, lallai da al'umma za su taru don su amfanar da kai da wani abu, ba za su amfanar da kai da komai ba, sai da abin da Allah ya rubuta a gareka. Kuma haka nan da za su taru don su cutar da kai da wani abu, ba za su iya cutar da kai ba, sai da abin da Allah ya rubuta a gareka. An ɗage alƙaluma, kuma takardun sun bushe... Wannan ruwayar Imam Tirmidhi ce, kuma sanadin ingantacce ne. Wannan hadisi ya tattare bayanai da fa'idoji da yawa wanda kowace fa'ida a ciki abar ayi rubutu mai zaman kansa ne akanta, amma inshaa Allah zamu taƙaita a rubuce rubuce masu zuwa. A cikin wannan hadisi a jimlace za mu gane sauƙin kan Manzon Rahama, domin dukkanin wayannan muhimman magangan...

LIKITAN ZUCIYA...

Image
LIKITAN ZUCIYA....  BABI NA FARKO Me yake damuna? Anya kuwa ina da imani irin wanda mutanen kwarai suke da shi? Wayannan sune tambayoyin da suke kai kawo a cikin zuciyata. A wasu lokutan idan na roki Allah ina jin nauyi, domin ina tsananin neman tallafinsa, alhalin ni kuma bana sadar da abubuwan da ya umarceni da in sadar, hakanan bana nesantar da dama daga cikin abubuwan da yace in nesanta da su... Kunyar da nake ji tana ƙaruwa idan Allah ya biya min buƙatuna, duk da cewar ni bana aikata abubuwa da dama da yake so kuma ya yarda dasu... Gashi inayin iyaƙar ƙoƙarina domin kaucewa abin da Allah mai girma da ɗaukaka ya haramta, amma wani lokacin sai son zuciya yayi rinjaye a kaina in keta alfarma da girman Allah, in gudu inda nake ganin babu mai ganina, in saɓawa Allah wanda shi yana ganina a kowane lokaci, a kowane yanayi a kuma ko ina... tabbas malamai sun yi gaskiya da sukace wanda yafi karfin zuciyarsa, yafi wanda yake iya rusa birni shi kaɗai jarumta.. .  Wai men...

AM I ALIVE?

I spotted a small bird, walking wearily. Concerned, I asked, ‘What happened, dear friend? Are you sick?’ The bird forced a feeble smile, one that seemed on the brink of death, and replied, ‘I am non-living things.’ I chuckled, but before I could speak, it continued, ‘Sometimes, I feel like a dying bird. I don’t know if I’m right or wrong. Life itself is a maze of confusion. If we’re here on earth to relish our existence, then I believe I am not alive. However, if we’re here to endure, suffer, and suffer some more, then I am alive. We only have one life, and it’s brimming with suffering. But no matter how dire the situation, I don’t want to die, for true death is even more dreadful than living.’                     Naseeb Auwal